Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Jonathan ya yi magana kan kallubalen tsaro a Najeriya
Breaking
Jonathan ya yi magana kan kallubalen tsaro a Najeriya
daga  Aminu Ibrahim

Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce mutane da dama suna fadawa cikin fitintinu sakamakon yaduwar rashin tsaro a kasar nan. Jonathan ya bayyana hakan na yayin da kungiyar daliban Najeriya na kasa (NANS) ta kai masa ziyarar

Yanzu Yanzu: Tsohon Shugaban sojin ruwa ya mutu
Breaking
Yanzu Yanzu: Tsohon Shugaban sojin ruwa ya mutu
daga  Aisha Musa

Hedkwatar rundunar sojin ruwa ta sanar da mutuwar tsohon Shugaban hafsoshinta, Vice Admiral Patrick Seubo Koshoni mai ritaya. Legit.ng ta ruwaito cewa an bayyana hakan ne a ranar Alhamis, 30 ga watan Janairu a wani jawabi.