An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Haliru Maraya ya buƙaci jam’iyyun siyasa su guji tsayar da ɗan takarar gwamna da mataimakinsa masu addini ɗaya a zaɓen 2027.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta musanta jita-jitar da ake ta yadawa na cewa daya daga cikin yaran likita Mrs Ataga da masu garkuwa da mutane ya gane fuskar wani dan sanda a cikin masu garkuwa da mutanen da suka kashe mahaifiy
Makwabta sun ce John ya dade yana zargin cewa matarsa tana yawon zinace-zinace kuma ba ta bashi hakkinsa na kwanciyar aure wadda hakan ne sabibin yawan rikici tsakaninsu. An gano cewa ma'auratan suna da yara biyu kuma suna zaune n
Tsohon Golan kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles, Idah Peterside ya bada labarin yadda mugun son kudin shi ya kai shi ga fada wa kungiyar asiri. A wata tattaunawa da tsohon Golan yayi da Brila FM a ranar Talata tare da Ifeanyi U
An gudanar da wata 'yar kwarya-kwaryar zabe a jihar Bauchi domin a raba gardama tsakanin wasu samari biyu da ke neman auren wata budurwa guda bayan budurwar ta kamu da son samarin biyu da kuma gaza zaban daya daga cikinsu. A cewar
Akwai manyan masu arziki a nahiyar Afirka da a kowacce shekara suke shiga jerin masu kudin duniya a mujallar Forbes da sauran mujallu. Najeriya kasa ce mai cike da jama’a masu tarin dukiya. Kasuwanci ne jigon arzikin mafi yawansu.
Hukumar man fetir ta Najeriya, NNPC ta sanar da kammala aikin daukan sabbin ma’aikata aiki da yawansu ya kai mutum 1,050, wanda hakan ya kawo karshen aikin da ta dauka daga shekarar 2019/2020.
Mukaddashin shugaban kasa hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, Ibrahim Magu ya bayyana cewa zuwa wajen aiki ba akan lokaci ba shi ma wani nau’i ne na cin hanci da rashawa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dakatar da Ishaq Moddibo-Kawu a matsayin Direkta Janar na Hukumar Watsa Labarai ta kasa NBC kamar yadda Daily Nigerian ta ruwaito a ranar Juma'a. Majiyar Legit.ng ta gano cewa an dakatar da shi ne bisa
Hedkwatar tsaro ta kasa, ta kushe rahoton kwanan nan da kungiyar Amnesty International ta fitar a kan al’amuran rundunar sojin Najeriya a yankin Arewa maso gabas na kasar nan. Kungiyar Amnesty International, wacce ta zargi runduna
Labarai
Samu kari