'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Haliru Maraya ya buƙaci jam’iyyun siyasa su guji tsayar da ɗan takarar gwamna da mataimakinsa masu addini ɗaya a zaɓen 2027.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya bayyana cewa ba zai taba halasta auren yan luwadi ba a Rasha muddin yana a matsayin Shugaban kasar.
Hukumar gudanar da zabe ta kasa ta alanta Sanata Duoye Diri na jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP matsayin zababben gwamnan jihar Bayelsa kuma zata bashi shahadar nasarar zaben gwamnan Bayelsa.
Gwamnatin jahar Kaduna ta ware kimanin naira biliyan 4.7 domin daukan nauyin daliban jahar Kaduna dake karatu a kasashen waje tare da baiwa wadanda suke karatu a gida tallafi, kamar yadda shugaban hukumar ya bayyana.
Hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta kama wasu manyan daraktocin kamfanin Petro Union Oil and Gas Limited guda hudu kan zarginsu da satar zambar kudi dala biliyan 2, fiye da naira biliyan 700.
Zanga-zanga ya barke a sassan Yenegoa, babbar birnin jihar Bayelsa kan shari'ar kotun kolin tarayya da ta hana rantsar da Cif David Lyon, a matsayin gwamnan jihar.
Tsohuwar sarauniyar kyau ta kasar Czech Republic, Marketa Korinkova ta Musulunta inda ta canja sunan ta zuwa Maryam. Matashiyar tace ta yanke hukuncin karbar Musulunci ne sannan tabar kasar ta ta haihuwa ta koma Dubai da zama...
An riga an gama tona kabari, iyalan mamacin sun gama hallara, ana shirin sanya gawar a kabari, amma sai wani abin mamaki ya faru, inda gawar ta tashi, lamarin da ya faru a kasar India..
Kungiyar Musulmai mai suna Muslim Association of Nigeria (MAN) ta fusata da yadda aka bukaci shaidar haihuwa daga coci a matsayin ka’idar samun aikin tsaro na Amotekun, kamar yadda jaridar Laila News ta bayyana.
Akalla mutane biyu ne suka samu munana rauni sakamakon barkewar rikicin kabilanci tsakanin yan kabilar Hausa da kabilar Yarbawa dake kasuwanci a kasuwar Lafenwa dake garin Abekuta, babban birnin jahar Ogun.
Labarai
Samu kari