An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Borno, Mohammed Aliyu, ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) cewa jama'a ne suka kama matashin ranar 7 ga watan Fabrairu. A cewar kwamishinan, binciken rundunar 'yan sanda ya nuna cewa
Tashin hankali da tashin-tashina sun barke bayan wani mutum mai suna Emeka ya saki wasu bidiyo na batsa da ya nada na wasu 'yan mata da matan aure da ke Jos, jihar Filato. An gano cewa mutumin na zama ne a yankin Rayfield da ke Jo
Instagram ta sauke wata wallafa ta wani ma'abocin amfani da kafar sada zumuntar mai sun Papi Chulo bayan da diyar gwamnan jihar Bauchi ta yi masa tsokaci mai zafi a kai. An sauke wallafar ne bayan da mabiyan Fatima Zara Bala Muham
Shugaban kungiyar ta’addanci na Boko Haram, Abubakar Shekau ya yi barazanar kashe babban malamin Ahlussunnah, kuma ministan sadarwa, Isa Ali Pantami da fitaccen mai fashin baki a kan kungiyar Boko Haram, Audu Bulama Bukarti.
Yan bindiga sun da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da sakataren din-din-din na ma’aikatar ayyukan a jahar Nasarawa, Alhaji Jibrin Giza.
Wani sabon ango mai suna Chidubem ya saki matarsa mai suna Vivian Chidinma bayan wani tsokaci da tayi a kan yadda mata zasu kasha mazansu masu cin amana a saukake. A wani tsokaci da Chidubem ya ga matarsa tayi a wani dandali a kaf
A cikin takaitaccen faifan bidiyo da hotunan da hadimin shugaban Buhari mai suna Buhari ya Sallau ya wallafa a shafinsa na Tuwita, Sheikh Bauchi ya yi wa shugaba Buhari da kasa addu'o'in samun zama lafiya da karin yalwar arziki.
Rukayyatu Fatahu Umar ta zamo daya cikin yara Musulmai kanana a duniya da suka haddace Al-Qur'ani mai girma. Jikar babban malami ce, Sheikh Dahiru Usman Bauchi daga diyarsa mai suna Sayyada Maimunatu Sheikh Dahiru Usman.
Wani shida, Shafi'u Suleiman, ya ce daga cikin mutanen da suka mutu a cikin motar akwai wata amarya da kawayenta da wasu matan aure da zasu raka ta dakin mijinta bayan kammala shagalin biki. A cewar shaidar, amaryar da daya daga
Labarai
Samu kari