Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Kungiyar direbobin tankar mai, PTD da kungiyar direbobin motocin haya, NARTO sun fara yajin aikin sai baba ta ji a ranar Talata, 18 ga watan Feburairu sakamakon cin zarafi da suka ce jami’an hukumar kwastam suna yi ma mambobinsu.
Duniya makwanta rikici in ji masu iya magana, an gurfanar da wata budurwa yar shekara 22, Nkeiruka Winifred tare da wasu maza biyu Chijoke Obasi dan shekara 47 da Stanley Mbam dan shekara 30 gaban wata kotun majistri dake Abakalik
Femi Gbajabiamila ya fadawa kasar Sin cewa babbar matsalar Najeriya a yau ita ce rashin tsaro. Sin ta ce za ta yi kokari wajen ganin ta taimakawa Najeriya.
‘Dan wasan Duniya Ronaldo ya na kashe N32m duk wata a kan Budurwarsa Rodriguez wanda ta haifa masa Alana Martina dos Santos Aveiro.
A ranar Talata, gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ziyarci al'ummar Rann, hedkwatar karamar hukumar Kala-Balge ta jihar Borno.
A ranar Talata, sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ya bayyana cewa koran manyan hafsoshin tsaro a yanzu na da hadari ga lamarin tsaron Najeriya
Wata sabuwar yar wasa a masana’antar shirya fina-finan Hausa, Khadija Alhaji Shehu wacce aka fi sani da Khadija Yobe ta yi kira ga mutane da su guji yi wa yan fim kudin goro har su dauka cewar duk halinsu iri guda idan wani ya yi
Mai magana da yawun 'yan sandan, Abimbola Oyeyemi cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata ya ce wadanda ake zargin 'yan fashin sun hada da Tosin Adebanjo, Toheeb Ogundare, Ahmed Oloyede, Emmanuel Ogunshina, da aka fi sani da
Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga a yankin kauyen Gindin Akwati na karamar hukumar Barikin Ladi a jahar Filato sun kashe wasu sojojin Operation Save Heaven biyu.
Labarai
Samu kari