Shugaba Donald Trump ya gargadi Rasha da China kan bai wa Iran makamai, yayin da Tehran ta ce ba za ta amince da tsagaita wuta ba sai an biya buƙatunta.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Rasha da China kan bai wa Iran makamai, yayin da Tehran ta ce ba za ta amince da tsagaita wuta ba sai an biya buƙatunta.
Fasinjoji 68 sun tsira bayan wani jirgin Enugu Air ya kauce daga titin sauka a Filin Jirgin Saman birnin Benin, inda babu wanda ya mutu ko ya ji rauni.
An yi wani karamin lamari da yayi kama da almara a ranar Laraba, 19 ga watan Fabrairu tsakanin ‘yan sanda da kuma wani barawo. Barawon ya wabce jakar da ‘yan sandan suka zuba cin hancin da suka samu a kan titi sannan ya shige...
Kamar yadda ganau ba jiyau ba, Aishat Busari ta bayyana, wata budurwa musulma ta ki karbar sadakinta. Bayan nan sai ta bukaci angon da yayi mata alkwarin cewa ba zai karo kishiya ba a gaban dukkan ‘yan uwansu da suka halarci...
Jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen babban birnin tarayya Abuja sun samu nasarar tarwatsa wasu gungun miyagun yan fashi da makami a babban birnin tarayya Abuja a ranar Juma’a, 21 ga watan Feburairu.
Akalla miyagun yan bindiga 13 ne suka sheka barzahu bayan karanbatta da dakarun rundunar Sojin Najeriya a jahohin Zamfara, Kebbi da Katsina a karkashin aiki na musamman mai taken Operation Hadarin Daji.
Jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Kaduna sun samu nasarar kama wasu miyagun masu garkuwa da mutane guda uku da suka dade suna fitinar jama’an jahar Kaduna, tare ceto wata budurwa daga hannunsu.
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya bada sharadin bude iyakokin kasar nan don barin kaya su shigo daga kasashe masu makwabtaka. Ya bayyana cewa bude iyakokin kasar nan ya dogara ne a kan rahoton kwamitin bangare uku da ya hada da gwa
Gwamnatin kasar Amurka ta bayyana rashin amincewarta da shirin gwamnatin Najeriya a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari na ware zunzurutun kudi dala miliyan 100 daga kudaden Abacha tare da mikasu ga gwamnan jahar K
Wasu yan taaddan Boko haram sun hallaka mutane da dama a garin Garkida, wani gari a karamar hukumar Gombi ta jihar Adamawa, The Cable ta ruwaito.
Jam’iyyar APC reshen jihar Ekiti ta shawarci tsohon gwamnan jihar, Ayodele Fayose da ya goge tunanin komawa jam’iyyar APC daga ransa. Kamar yadda jaridar The Nation Online ta ruwaito, sakataren yada labarai na jam’iyyar, Ade Ajayi
Labarai
Samu kari