Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana Private Mohammed Yusuf Amutu a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin sayar wa 'yan ta'adda kayan sojoji.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jahar Edo kuma jigo a jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Mista Thomas Okosun, ya yi martani ga rikicin da ke wakana a tsakanin Adams Oshiomhole da Gwamna Godwin Obaseki.
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta ba da umarnin damko manajan hukumar yin katin dan kasa, NIMC, Jamila Muhammad, sakamakon kin bayyana da tayi gaban kotu a kan zarginta da ake da rashawa.
‘Dan kasuwan Duniya, Aliko Dangote ya sa biliyoyin kudi a kamfanin ANAMMCO. Mai kudin Afrika Aliko Dangote ya saye manyan motoci 3500 daga 2016 zuwa yau.
An gano cewa babu kaidin da aka sa wajen waya da hawa dandalin sada zumunta a Najeriya. Isa Pantami ya ce rahoton da ke yawo cewa ana bibiyar wayan jama’a ba gaskiya bane.
Gwamnan jahar Ebonyi, David Umahi ya sallami wasu hadimansa guda biyu biyo bayan zarginsu da ake yi da aikata laifin kisan kai a yayin zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP na zaben shuwagabannin kananan hukumomin jahar.
Rikicin APC ta kara cabewa inda Gwamnan Edo ya sake dura kan Adams Oshiomhole. Gwamna Obaseki ya caccaki Oshiomhole ne yayin da ya gana da Jonathan.
Tsohon gwamnan jahar Ekiti, Ayodele Fayose ya musanta jita jitan da ake yayatawa a kan wai zai fice daga jam’iyyar adawa ta PDP ya wankan tsarki zuwa jam’iyya mai mulki, jam’iyyar APC.
Ma’aikatar sharia ta gwamnatin jahar Kaduna ta gurfanar da wani likitan bogi mai suna Sa’idu Ahmed a gaban kotun majistri a kan tuhumarsa da take yi da yin sojan gona tare da kirkirar da amfani da takardun karatu na bogi.
Gwamna AMinu Bello Masari na jihar katsina ya bada umarnin rufe wani gidan maganin gargajiya da ke Tashar Wali a karamar hukumar Dutsi ta jihar Katsina. Gwamnan ya bada umarnin ne bayan wata ziyarar ba-zata da ya kai cibiyar a yay
Labarai
Samu kari