Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Zargin damfara: Kotu ta bada umarnin damko manajan NIMC
Breaking
Zargin damfara: Kotu ta bada umarnin damko manajan NIMC
daga  Mudathir Ishaq

Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta ba da umarnin damko manajan hukumar yin katin dan kasa, NIMC, Jamila Muhammad, sakamakon kin bayyana da tayi gaban kotu a kan zarginta da ake da rashawa.