Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Olusegun Obasanjo ya zargi tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da bai wa marigayi Ghali Na’Abba N5m domin fara shirin tsige shi daga mulki.
Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana Private Mohammed Yusuf Amutu a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin sayar wa 'yan ta'adda kayan sojoji.
Daramola ya ce NAF tare da hadin gwiwa da sauran hukumomin tsaro za ta cigaba da yi wa 'yan ta'addan lugwuden wuta a yankin na Arewa maso Gabas domin tallafawa sojojin da ke aikin ragargazan 'yan ta'addan a kasa. A cewarsa, ya ce
Majalisar wakilai ta yi wa wasu minsitoci hudu kiran gaggawa zuwa gaban wani kwamitinta don amsa tambayoyi a kan wasu cibiyoyin da ke kasan su. Cibiyoyin da ke kasansu sun gagara kawo rahotanni kan bayanin kudin da suka shiga asus
SERAP tare da wasu masu kishin kasa 192 sun mika korafinsu gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja don hana kakakin majalisar dattijai, Femi Gbajabiamila da sauran 'yan majalisar dattijan a kan kashe naira biliyan 5.04 don siyan mo
Rundunar sojin Brigade 23 ta tabbatar da cewar soja daya ya mutu yayinda wani ya jikkata a lokacin da rundunar ya yi arangama da yan ta’addan Boko Haram wadanda suka kai hari Garkida a ranar Juma’a.
Mun samu labarin yadda ‘Yan Sanda su ka kashe wani Tauraron ‘Dan wasan kwallon kafa. Yanzu dai Kwamishinan ‘Yan Sanda ya umarci a kama Jami’in da ya kashe ‘Dan kwallon.
Buhari ya bayyana cewa bude iyakokin kasar ya dogara ne a kan rahoton kwamitin bangare uku da ya hada da gwamnatocin Najeriya, na jamhuriyar Benin dana jamhuriyar Nijar.
Ministar harkokin agaji da hana annoba da kuma ci gaban al’umma, Sadiya Umar Farouq ta yi bayanin dalilin da yasa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi afuwa ga mayakan Boko Haram da suka shiryu.
Ramalan Yero ya na ganin cewa ‘Yan siyasa su na da hannu a kan matsalar rashin tsaro. Wanda ya ce abubuwa biyu su ka kawo rashin tsaro a kasar nan.
Gwamnatin Buhari ta bayyana Yankin Arewa da cewa ya fi ko ina fama da talauci a Najeriya. Mai martaba Sarkin Birnin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya saba wanna magana.
Labarai
Samu kari