A labarin nan, za a ji cewa dalilin tsohuwar Firaminista da aka hambarar da gwamnatin ta, Sheikh Hasina, shugaban kasar Bangladesh ya yi murabus.
A labarin nan, za a ji cewa dalilin tsohuwar Firaminista da aka hambarar da gwamnatin ta, Sheikh Hasina, shugaban kasar Bangladesh ya yi murabus.
Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana Private Mohammed Yusuf Amutu a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin sayar wa 'yan ta'adda kayan sojoji.
Fim daga masana'antar Kannywood mai suna 'The Right Choice' ya kunshi jarumai daga Kannywood da kuma Nollywood. Babu shakka yana daya daga cikin manyan fina-finai a 2020. Furodusoshin babban fim din mutane biyu ne...
Jam’iyyar APC mai mulki ta shawarci yayan jam’iyyar PDP su koma gona su rungumi noma shinkafa tunda dai basu da aikin yi, kamar yadda mai magana da yawun jam’iyyar, Malam Lanre Issa-Onilu ya bayyana.
Shugaban hukumar yaki da rashawa da karban koken jama’a na jahar Kano, Muhyi Magaji Rimin Gado ya bayyana cewa hukumarsa na duba matakan da ya kamata ta dauka biyo bayan hukuncin da babbar kotun tarayya dake Kano ta yanke.
Yan Sanda sun kama wani matashi mai kimanin shekaru 26 mai suna Kamaldin Abu Sabo, wadda yayi yunkurin kashe mahaifiyarsa a birnin Lafia dake Jihar Nasarawa.
Barandancin a jihar Neja ya dau sabon salo yayinda yan bindigan suka gargadi mutanen wasu garuruwan karamar hukumar Rafi su daina fita tsakanin karfe 4 na yamma zuwa 7 na safe saboda lokacin suka kai farmaki.
Rahotanni sun kawo cewa fusatattun matasa a garin Otuo da ke karamar hukumar Owan na jahar Edo sun babbaka wasu mutane hudu a ranar Litinin, 24 ga watan Fabrairu.
Daya daga cikin jami’an hukumar hana almundahan da yiwa tattalin arzikin kasa da hana zagon kasa(EFCC), Michael Wetkas, a ranar Alhamis, 20 ga watan Febrilu 2020, ya yiwa kotu bayanai akan yadda tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa reshen jahar Kano, a ranar Litinin, 24 ga watan Fabrairu, ta gasa Shugaban marasa rinjaye kuma tsohon kakakin majalisar dokokin jahar, Isiyaku Ali Danja kan zargin cin mutuncin kujerarsa da kum
Daga dukkan alamu, Allah Ya karbi azumin da miliyoyin al’ummar jahar Borno da ma wadanda ba yan jahar ba suka yi a ranar Litinin, 24 ga watan Feburairu, kamar yadda gwamnan jahar Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukata domin neman
Labarai
Samu kari