Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da shirin kafa kamfanin jirgin sama na kasuwanci mallakar jihar domin samar da ayyukan yi ga ’yan asalin Kano.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da shirin kafa kamfanin jirgin sama na kasuwanci mallakar jihar domin samar da ayyukan yi ga ’yan asalin Kano.
Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana Private Mohammed Yusuf Amutu a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin sayar wa 'yan ta'adda kayan sojoji.
A kokarin tabbatar da ilimin firamare da sakandare kyauta a jihar Kano, Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya haramta wa almajirai bara a titunan jihar. Gwamnan ya sanar da hakan ne a ranar Talata yayin kaddamar da shirin ilimin farko
Gwamnan jahar Edo, Mista Godwin Obaseki, ya koka a wajen Shugaban kasa Muhammadu Buhari, cewa Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress na kasa, Adams Oshiomhole da mambobin kungiyar Edo Peoples Movement na so su hargitsa gwamn
Kwamitin gudanarwa ta hukumar shirya jarabawar kammala karatun sakandari a Najeriya, NECO ta amince da fatattakar wasu ma’aikatan hukumar 19 da aka samu suna amfani da takardun karatu na bogi.
Hukumar rundunar Sojan sama ta bayyana cewa jiragenta dake yaki da ta’addanci a yankin jahar Borno masu sunan Rattle Snake 3 sun yi aman wuta a kan wasu gine gine da mayakan Boko Haram ke amfani dasu wajen fakewa.
Jude Nwauzor, shugaban fannin sadarwar hukumar, ya bayyana hakan a wata takarda da ta fita a ranar Talata. Ya ce AMCON na bin Galadima da Bedko Nigeria Limited bashin kusan naira miliyan dari tara tun a 2011. Galadima da kamfanin
Okon Abang, alkalin kotun ya sakankance cewa tsohon kakakin jam’'iyyar PDP din ya aikata laifuka bakwai da ake zargin sa da su na almundahanar kudade, kamar yadda jaridar The Cable ta ruwaito. A laifi na farko
Takanas jihar Ondo ta bayar da hutun aiki ranar Talata domin zuwan shugaba Buhari wanda ya yi daidai da ranar fara shagulgulan bikin murnar cikar gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu, a kan karagar mulki. Wasu na ganin ziyarar ta shuga
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Borno, Ahmadu Jaha yayi barazanar yin murabus saboda rashin tsaron da ya addabi yankin Arewa maso gabas. A yayin zaman majalisar a ranar Talata, yayi barazanar yin murabus tare da zargar sojin
Yan majalisar dokokin jihar Kaduna sun zabi Hanarabul Yusuf Ibrahim Zailani matsayin sabon kakakin majalisar a ranar Talata, 25 ga Febrairu, 2020.
Labarai
Samu kari