Hon. Muhammad Rabi’u Bakin Zuwo ya zargi Rabiu Kwankwaso da karfa-karfa, kuma nan gaba kaɗan za a saki cikakkun sunayen ‘yan takarkarun jam’iyyar NDC na Jihar Kano.
Hon. Muhammad Rabi’u Bakin Zuwo ya zargi Rabiu Kwankwaso da karfa-karfa, kuma nan gaba kaɗan za a saki cikakkun sunayen ‘yan takarkarun jam’iyyar NDC na Jihar Kano.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Bayan shari'ar da ta dau shekaru hudu ana yi a babbar kotun tarayya da ke Abuja, an yankewa Olisa Metuh, tsohon mai magana da yawun jam'iyyar PDP shekaru 39 a gidan gyaran hali a ranar Talata.
Shahrarren masanin addinin Islama, Dakta Mansur Ibrahim Sokoto, ya yabawa gwamnatocin jihar Kano da Nasarawa kan haramta bara ga Almajirai.
Jami'ar jihar Kaduna KASU ta bayyana cewa an sallami daliban makarantar 80 kan laifin satar amsa a jarabawa a kakar 2018/2019 da ya gabata.
Babbar kungiyar addini ta koli a jihar Kano, ta soki hukuncin gwamnatin jihar na haramta bara a kan titunan jihar Kano din. Ta ce hakan bai dace ba kuma gwamnatin jihar ba ta dau lamarin ta yadda ya dace ba.
Rahotanni sun kawo cewa gwamnonin da aka zaba a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na cikin wata ganawa mai muhimmanci a Abuja.
Tubabbun ‘yan Boko Haram da matansu da cikin kwanakin nan suka mika makamansu ga sojoji a jamhuriyar Niger sun isa Maiduguri, babbar birnin jihar Borno. Tsoffin ‘yan ta’addan sun isa filin sauka da tashin jirage na Miaduguri ne a
Wani tsohon dan asalin kasar Japan mai suna Chitetsu Watanabe wanda aka bayyana shi a matsayin mutumin da ya fi kowa yawan shekaru a duniya ya mutu yana dan shekara 112.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga manyan hafsoshin tsaron Najeriya da su samar da gudanar da cikakken nazari game da tsare tsare da dabarun da suke amfani dasu a yaki da ISWAP, don duba yiwuwar kirkiro sabbin dabaru.
Wani fusataccen soja ya budewa abokan aikinsa wuta a sansanin sojojin da ke Malam Fatori a jihar Borno. Tuni kuwa ya halaka hudu daga ciki sannan ya bar mutane biyu da munanan raunika, kamar yadda jaridar The Cable ta ruwaito.
Labarai
Samu kari