Fasinjoji 68 sun tsira bayan wani jirgin Enugu Air ya kauce daga titin sauka a Filin Jirgin Saman birnin Benin, inda babu wanda ya mutu ko ya ji rauni.
Fasinjoji 68 sun tsira bayan wani jirgin Enugu Air ya kauce daga titin sauka a Filin Jirgin Saman birnin Benin, inda babu wanda ya mutu ko ya ji rauni.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Wakilin kungiyar kiwon lafiya duniya WHO, Tereza Kasaeva, ta alanta cewa Najeriya ce kasa da ta zo na daya a yawan masu fama cutar Tarin fuka a duk fadin nahiyar Afrika.
Sanata Enyinnya Abaribe, ya ce mugwayen mutane a Najeriya sun ki mutuwa yayinda kasar ke ci gaba da rasa salihan al’ummanta. Shugaban marasa rinjaye a majalisa ya fadi hakan ne a ranar Laraba, 26 ga watan Fabrairu, a wani taro.
Rahotanni sun kawo cewa jami’an tsaro da taimakon wani maharbi sun samo tarin makamai da alburusai wadanda ake zaton na yan fashi ne a dajin Lame-Burra, wani gagarumin maboyar miyagu a jahar Bauchi.
Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta bayyana cewa adadin yan Najeriya da suka mutu sakamakon zazzabin Lassa ya kai 118.
Wata mata mai suna Grace ta bayyana yadda mijinta mai dauke da cuta mai karya garkuwar jiki ya auri ‘yar su kuma suka hada kai wajen korarta daga gidanta. Grace ta auri mijinta ne tun shekaru 18 da suka gabata kuma ba ta da...
Gwamnatin jihar Legas ta tabbatar cewa ɗan asalin ƙasar China da aka kai asibitin Reddington a Ikeja a ranar Laraba an kan zargin ya kamu da cutar Coronavirus baya dauke da ƙwayar cutar. Kwamishinan Lafiya, Farfesa Aikin Abayomi n
Soyayya na da dadi amma idan aka hadu da wanda ake so nagari. Aishat Ugochi Obi da Nurudeen (Nicholas) Iekocha wadanda suka koma Musulunci a jihar Imo zasu yi aure. Za a yi gagarumin auren ne a ranar 10 ga watan Afirilun 2020...
Wasu ‘yan dabar Hindutva sun hari limamin wani masallaci ta hanyar watsa mishi asid. Kamar dai yadda aka sani, akwai wata zanga-zanga da Musulman kasar India ke yi sakamakon banbancin da ake nuna musu tun a watan Disamba na 2019..
Hukumar kwastam ta bayyana cewa sabbin dabarun da miyagun masu safarar kaya da fasa kauri suke amfani dasu wajen shigo da shinkafa shi ne yasa ake ganin haramtattun kayayyaki a cikin kasa.
Labarai
Samu kari