Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
A wasan El-Clasico na jiya Kungiyar Real Madrid ta lallasa Barcelona a gaban Cristiano Ronaldo da dubunnan 'yan kwallo a filin Camp Nou.
Wani matashi mai shekaru 27 a jihar Ogun ya shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar. Ejike Okata ya yi sanadiyyar mutuwar makwabcinsa mai suna Obalende ne da ke Ijebu-Ode a jihar. A wata takardar da mai magana da yawun rundunar 'y
Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta yi kira ga 'yan Najeriya a kan kada su tsorata kan barkewar cutar Coronavirus. Jaridar Premium Times ta ruwaito cewa Najeriya ta bayyana samun mai cutar a makon da ya gabata. Wani dan kasar
Shugaban kamfanin NNPC Retail Ltd, Billy Okoye ne ya bayyana haka a babban birnin tarayya Abuja yayin da yake ganawa da manema labaru a ranar Lahadi, inda yace a Najeriya aka hada man kuma don amfanin yan Najeriya.
Gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta amince da gina gidaje 10,000 a jahar Borno domin kara kaimi ga tsarin gwamnatin jahar na sake tsugunar da yan gudun hijira a jahar.
Idan za’a tuna ma’aikatar kula da harkokin kasashen waje ta bayyana cewa za ta kashe kudaden Abacha a gina hanyoyin Legas-Ibadan, Abuja – Kano, da aikin gina gadar Neja ta biyu.
Masu iya magana kan ce “Mace mai kamar maza kwari ne babu” wannan magana na masu hikima ya tabbata a kan wata mata dattijuwa mai shekaru 70 a duniya, wanda aka sakaya sunanta, da ta jagoranci matasa mafarauta zuwa cikin dazuka ind
A kalla mutane 30 ne suka rasa rayukansu sakamakon harin 'yan bindiga a wasu kauyukan jihar kaduna. Mutane da yawa sun samu miyagun raunika a kauyukan kananan hukumonin Igabi da Giwa da ke jihar
Masu gudanar da kananan sana’o;I da suka yi rumfa ko suka ajiye kwantaina a yankin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye za su fara biyan wani tsarin haraji na kasa mai suna “Temporary shed/stand permit”.
Labarai
Samu kari