Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Abdullahi Ganduje ya fara kokarin hana cutar Coronavirus bulla cikin jihar Kano. Gwamna Ganduje ya dauki mataki game da cutar Coronavirus ta fitar da lambobin waya.
Yayin da aka dumfari siyasar 2023 tun yanzu, Bode George ya ce saboda ya yi wa tsohon gwamnan Legas Bola Tinubu ritaya zai tsaya takarar 2023.
Adadin wadanda aka gano kuma aka killace da ake zargin sun gana da dan kasar Italiyan da ya kawo cutar coronavirus Najeriya a kamfanin siminti dake Ewekoro, jihar Ogun sun tashi daga 28 zuwa 39.
Wani mutum wanda aka gano yana da shekaru 100 a duniya ya auri wata karamar yarinya wacce take cikin shekarunta na 20. Masoyan sun yi auren ne a kasar Indonesia da ango mai suna Katte wanda yayi jika da amaryar. nagon ya kasance w
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, y ace najeriya na bukatar sabon kudun tsarin mulki don ci gaban kasar nan. Ya sanar da hakan ne a taron farko na tunawa da Dr. Fredrick Fasehun, wandda ya kirkiro kungiyar jama’ar Odua (OPC)
A ranar Asabar, gwamnatin jihar Legas ta mayar da dan kasar Italiyan da ya kawo cutar Coronavirus Najeriya sabuwar asibiti domin cigaba da kula da shi.
An killace yan kasar Sin uku da ake zargin suna dauke da cutar coronavirus a karamar hukumar wase dake jihar Plateau, tsakiyar Najeriya.
A ranar 27 ga watan janairu na 2000 ne jihar Zamfara ta tabbatar da shari’ar Musulunci bayan kokarin gwamnan na lokacin, Ahmad Sani yarima, wanda ya fara mulki a 1999. Daya daga cikin wadanda shari’ar Musuluncin ta ritsa da shi ma
Masu garkuwa da mutanen biyu da dakarun sojin suka kama sune; Bala Yunusa (wanda aka fi sani da Katako), dan asalin jihar Kaduna mai shekaru 35 da Idris Iliyasu (wanda aka fi sani da Dan Ikara), mai shekaru 37, dan asalin karamar
Labarai
Samu kari