Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce sai an hada hannu dukka wajen magance matsalolin tsaro a kasar. Ya bayyana cewa ya zama dole dukkanin yan Najeriya su yi aiki da addu’a don dawo da hadin kai a tsakaninsu.
Rahoto daga kasar Sin ya nuna cewa an samu karin mutane 202 wadanda suka kamu da cutar coronavirus da 42 na wadanda suka rasa rayukansu wadda ya kai adadin na masu dauke da cutar a birnin kasar Sin 80,026.
Kasar Tunisiya da da kasar Senegal sun tabbatar da bullar cutar Coronavirus na farko, hakan ya ya kai adadin kasashen da ta bulla a nahiyar Afrika biyar.
Gwamnan Kaduna ya nemi afuwan Bayin Allah game da kashe-kashe ya ce ba zai sasanta da ‘Yan bindiga a Kaduna watau kamar yadda aka yi a Zamfara da Katsina ba.
Nasir El-Rufai, Gwamnan jihar Kaduna, ya nemi gafarar mazauna kauyukan kananan hukumomin Igabi da Giwa na jihar a kan harin da aka kai musu wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 50.
Wata majiya da ta nemi a boye sunanta ta bayyana cewa sai da daliban suka sanar da malamin cewa Kelvin bashi da koshin lafiya, sakamakon wani rauni da ya samu a kafarsa, amma duk da haka malamin ya cigaba da bugunsa kamar Allah ya
Malamin, babban darekta a cibiyar tabbatar da adalci ga addinai da kabilu ta Najeriya, ya yi ikirarin cewa ya aika sakonni ga daidaikun mutane da kuma kafafen yada labarai da ke cikin Njeriya a kan yunkurin kafa kungiyar ta'addanc
Gwamnan jahar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya yi alkawarin share duk wasu yan bindiga dake jahar Kaduna daga doron kasa biyo bayan wani mummunan hari da suka kai a ranar Lahadi inda suka kashe mutane 51.
Gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da mummunar hari a cikin karamar hukumar Dansadau na jahar Zamfara, inda suka kashe wani sarakunan gargajiya biyu muhimmanci kamar yadda rundunar Yansandan jahar ta tabbatar.
Labarai
Samu kari