Coronavirus: Bayan watanni biyu da bullarta a Sin, ta ratsa kasashen duniya 66 (Kalli jerinsu)

Coronavirus: Bayan watanni biyu da bullarta a Sin, ta ratsa kasashen duniya 66 (Kalli jerinsu)

Akalla mutane 3000 sun mutu kawo yanzu a sakamakon cutar coronavirus da ta barke a kasar Sin. Wannan cuta ta fito ne a Yankin Wuhan, kafin cutar ta fara zagaya Duniya.

Kawo yanzu kimanin mutane 80,000 suka kamu da wannan cuta a fadin kasar Sin da kuma kimanin 4000 a ksar Koruya ta kudu.

Bullowar cutar a kasar Koriya ta kudu, inda itace mafi girma bayan Kasar Sin da cutar ta fito.

Ga jerin kasashe 66 da cutar ta bulla yanzu:

1. Afghanistan

2. Algeria

3. Australiya

4. Austria

5. Azerbaijan

6. Bahrain

7. Belgium

8. Brazil

9. Cambodiya

10. Sin

11. Czech

12. Canada

13. Croatia

14. Denmark

15. Dominica

16. Ecuador

17. Misra

18. Faransa

19. Geogiya

20. Jamus

21. Greece

22. Hong Kong

23. Iceland

24. Indiya

25. Indonisiya

26. Iraqi

27. Iran

28. Izraila

29. Italiya

30. Japan

Coronavirus: Bayan watanni biyu da bullarta a Sin, ta ratsa kasashen duniya 66 (Kalli jerinsu)
Coronavirus: Bayan watanni biyu da bullarta a Sin, ta ratsa kasashen duniya 66 (Kalli jerinsu)
Asali: Twitter

31. Kuwait

32. Lebannon

33. Lithunia

34. Luxewmborg

35. Macau

36. Malayssiya

37. Mexico

38. Nepal

39.Holand

40. New Zealand

41. Najeriya

42. North Macedoniya

43. Norwway

44. Oman

45. Pakistan

46. Fillibin

47. Tunisiya

48. Jordan

49. Qatar

50. Romaniya

51. Rasha

52. San Marino

53. Singapore

54. Saudiyya

55. Koriya ta kudu

56. Sifen

57. Sri Lanka

58. Senegal

59. Sweden

60. Switzerland

61. Taiwan

62. Thailand

63. UAE

64. Birtanniya

65. Amurka

66. Vietnam

A ranar Litinin, 2 ga watan Maris, Kasar Tunisiya da da kasar Senegal sun tabbatar da bullar cutar Coronavirus na farko, hakan ya ya kai adadin kasashen da ta bulla a nahiyar Afrika biyar.

Gabanin shigarta kasashen nan biyu a yau Litinin, kasashen Misra, Algeria, da Najeriya sun tabbatar da bullar cutar da ta hallaka akalla mutane 3000 a fadin duniya.

A wani hira da manema labarai da ministan kiwon lafiyan kasar Senegal, ya shirya a birnin Dakar ranar Litinin, ya bayyana cewa wani dan kasan Faransa ya shigo da cutar kasar.

A kasar Tunisiya kuwa, wani dan kasar Italiya ne ya jajubo musu cutar.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel