Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kisan kiyashin Kaduna: Shugaba Buhari ya yi magana
Breaking
Kisan kiyashin Kaduna: Shugaba Buhari ya yi magana
daga  Mudathir Ishaq

Shugagaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana bacin ransa bisa mummunar harin kisan kiyashi da wasu yan bindiga suka kai ma al’ummar jahar Kaduna a ranar Lahadi inda suka kashe sama da mutane 51.