Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Kasar Argentina ta shiga cikin tarihi inda ta bayyana kasa ta farko a Latin America ta da fara halasta zubar da ciki. A kasar Argentina, an halasta zubar da ciki idan fyade aka yi wa mace ko kuma cikin zai zama barazana ga lafiyar
Shehu Sani ya yi kira ga gwamnonin Arewa kan cewa lokaci ya yi da ya kamata su farka daga barci, su san yadda za a kawo karshen hare-haren yan bindiga a yankin ko kuma a wayi gari wata rana a ce babu ma yankin Arewan gaba daya.
Shugaban kasar Guinea-Bissau ya sauka daga mulki bayan kwana guda. C. Cassamá ya sauka daga mulki ne a sakamakon barazanar kashe shi.
Wani direban tasi ya sheka lahira bayan fadan da suka yi da wani mamallakin mota kirar Lexus SUV. Ganau ba jiyau ba, sun zargin mai motar da yi wa mai tasin mugun duka bayan sun ci karo. An gano cewa lamarin ya faru ne a shataleta
Kakakin rundunar yan sandan jahar, David Misal, ya fada ma manema labarai cewa an kama mai laifin ne tare da yaran a wani garejin mota a karamar hukumar Bali da ke jahar yayinda suke shirin shiga mota.
Wani farfesa dan Najeriya mai suna Farfesa Maduike Ezeibe ya sanar da cewa ya samo maganin cutar Coronavirus da zazzabin Lassa. Farfesan a fannin 'Virology' a jami'ar Michael Okpara ta aikin noma da ke Umudike, ya taba ikirarin sa
Hukumar kiwon lafiya ta duniya, WHO ta bayyana cewa wani babban jami’i dake ofishinta na kasar Iran ya kamu da annobar cutar nan mai suna Coronavirus – Covid-19 da ta addabi al’ummomin duniya gaba daya.
Ashe tun shekarun baya aka gano maganin Coronovirus a Najeriya. A cewar Farfesa Maurice Iwu, tun 2015 shi da Abokan bincikensa su ka gano maganin cutar.
Shugagaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana bacin ransa bisa mummunar harin kisan kiyashi da wasu yan bindiga suka kai ma al’ummar jahar Kaduna a ranar Lahadi inda suka kashe sama da mutane 51.
Labarai
Samu kari