Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Daya daga cikin tuhumar na cewa: "ke, Aisha Bala Aliyu, a wani lokaci da ya wuce, tsakanin watan Mayu da Agusta na shekarar 2018, kin karbi kudi miliyan talatin da biyar (N35,000,000) daga hannun Hadiza Inna Sanusi, da sunan saka
Zancen auren mace fiye da daya har yanzu yana jawo cece-kuce daga bangarori da dama na Najeriya. Daga tsokacin da ake samu kuwa, mata na ci gaba da sukar auren mace fiye da daya. Wasu mata ko maza da suke sukar auren mace fiye da
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Lawan ya bayyana cewa akwai bukatar yan Najeriya su dage wajen gudanar da addu’o’i ga shuwagabanninsu domin shuwagabannin su samu daman yi musu aiki yadda ya kamata.
Mataimakin gwamnan jahar Kogi, Edward Onoja ya koma makaranta don samun digiri na biyu da digirin digirgiir fannin zaman lafiya da warware rikice rikice a jami’ar gwamnatin tarayya dake garin Lokoja.
Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga sun kashe mutum biyu a wani hari da suka kai kan al’umman kauyen Kujemi a masarautar Dansadau da ke karamar hukumar Maru na jahar Zamfara.
Majalisar Wakilai na tarayya za ta dage zamanta na tsawon makonni biyu saboda fargabar yiwuwar yaduwar cutar Coronavirus a Majalisar ta tarayya. Majalisar ta cimma matsayar dakatar da zamanta ne bayan da Mista Josiah Idem ya gabat
Kashe-kashen musulmai a kasar Indiya sakamakon hargitsi tsakanin Musulmai da mabiya addinin Hindu a kan wata doka ya kai rayuka 27 a birnin New Delhi a ranar Laraba. A yayin da babban birnin kasar Indiyan ke fuskantar hari mafi mu
Kotun kolin Najeriya ta dakatad da zaman sauraron shari'ar zaben gwamnan jihar Imo inda tsohon gwamna, Emeka Ihedioha, ya bukaceta ta sake duba hukuncin cireshi daga kujeraran gwamna.
The Nation ta gano cewa wadanda ake zargin 'yan bindigan ne sun isa garin ne a cikin mota misalin karfe 10.30 na dare inda suka kashe dan wani jigo a jam'iyyar PDP a garon da wata shugaban shiyya na PDP a Kano ta Arewa, Hajiya Bal
Labarai
Samu kari