Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Wasu gungun miyagun yan bindiga sun kai mummunan hari a wata kasuwar kauye mai suna kasuwar Mutunji dake cikin garin Dan Sadau na karamar hukumar Maru a jahar Zamfara, inda suka yi harbe harbe tare da kwace kudaden jama’a.
Kungiyar kananan likitoci a jahar Kaduna, watau Association of Resident Doctors, ta fara yajin aikin sai baba ta ji daga ranar Laraba, 4 ga watan Maris sakamakon zargin gwamnatin jahar da suka yi da rashin cika alkawari.
Shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, kuma gwamnan jahar Ekiti, John Kayode Fayemi ya warware zare da abawa game da batun tsayawarsa takarar shugabancin kasar nan a zaben shekarar 2023.
Jam’iyyar APC ta nada sababbanin Shugabanni duk da boren ‘Yan jam’iyya. Victor Giadom ya tashi daga Sakatare, an nada Waziri Bulama.
Majalisar NEC za ta nada sabon Shugaban Jam’iyyar APC. Wata Jarida ta ce wasu gwamnonin jihohin APC sun fara neman wanda zai maye gurbin Adams Oshiomhole.
Wani tsoho mai shekaru 73 mai suna Chief oforbuike Ani dan asalin yankin Amodu Akunanaw a karamar hukumar Nkanu ta yamma a jihar Enugu ya sheka lahira bayan wata bazawara ta kwakule masa idanunsa biyu. Bazawarar mai shekaru 38 tan
'Yan bindiga sun yi garkuwa da dalibai mata biyar, malami daya da kuma masu gadin makarantar Tular Academy da ke Moruba a karamar hukumar Mariga da ke jihar Neja. Kwamishinan 'yan sandan jihar, ya bayyana hakan ne a yayin da Jami
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta damke wani mutum mai suna Hussain Zubairu a kan zarginsa da tek da kasha makwabciyarsa mai juna biyu. Ya kasha Bose Muhammed ne a kan yar rahsin jituwar da ta hada shi da ita. An gano cewa zubair
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada sabon shugaban hukumar kula da masana’antar ruwa ta Najeriya, NIMASA, sakamakon karewar wa’adin tsohon shugaban hukumar, Dakta Dakuku Peterside.
Labarai
Samu kari