Gwamnatin Tarayya ta karyata jita-jitar cewa Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), zai yi murabus, tana mai cewa labarin kirkirarre ne.
Gwamnatin Tarayya ta karyata jita-jitar cewa Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa (mai ritaya), zai yi murabus, tana mai cewa labarin kirkirarre ne.
Al'umma da dama sun taru a fadar Sarkin Daura a ranar Asabar 21 ga watan Maris domin yin addu'a game da bullar mummunan cutar Coronavirus. Sarkin Daura, Alhaji
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta ce ta kama tsohon shugaban kwamitin shugaban kasa na musamman a kan dawo da kadarorin gwamnati (SPIP) a ranar Juma'a a Abuja.
Wani mutumi dan jihar Kano da ya kware wajen safarar mutane musamman mata daga Najeriya zuwa kasar Libya domin suyi karuwanci, ya shiga hannun jami'an hukumar..
Binciken da The Nation ta yi a jihar Imo ya nuna cewa mutane na daukan matakan kare kansu daga kamuwa daga cutar inda masu hotel suka samar da sinadarin kashe k
Wata mata 'yar Najeriya mai suna Linda ta fada cikin tashin hankali bayan ta bukaci kwanciya da abokin mijinta don samun juna biyu. Linda tayi hakan ne kuwa don
An sallami dan kasar Italiyan da ya jajubo cutar Coronavirus Najeriya an tabbatar ya samu sauki daga cutar, gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwoolu, ya sanar.
Yayin yanke hukunci, shugaban kotun, Misis Olayinka Akomolede, ta ce ta raba auren tunda Tokunbo ya ki amsa gayyatar da kotun ta yi masa lokuta da dama. Akomole
Shugaban kasa Muhammad Buhari a ranar Juma'a ya jaddada cewa gwamnatinsa ta mayar da hankali wajen ganin ci gaban walwalar 'yan Najeriya ballantana a halin da d
Sakamakon maganganun da Haruna Yusuf (Baban Chinedu) yayi wadanda a cikinsu yake zargin Ismael Naabba Afakallah da cinye kudaden marayu, hakan yasa shi Afakalla
Labarai
Samu kari