Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Matakin da hukumar tace fina-finai ta Kano ta dauka na dakatar da shirin Kwana Casa'in da kuma Gidan Badamasi ya jawo mata caccaka da yabo daga wajen jama'a.
A ranar Juma'a da ta gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya hadu da mataimakinsa, Yemi Osinbajo don tattauna hanyoyin hana yaduwar cutar coronavirus da kum
Mazauna unguwannin sun bayyana cewar ba su san an bayar da wani tallafin kudi domin rage wa talaka radadin matsin tattalin arziki da annobar cutar coronavirus
A taron da ya wanzu tsakanin kakakin majalisar tarayya, Femi Gbajabiamila da jakadan kasar China a Najeriya, Zhou Pingjian, kakakin ya bayyana cewa ya zama tila
Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya wato NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane goma sha bakwai (17) da suka kamu da cutar Coronavirus a Najeriya.
Firgici da fargaba ta shiga zukatan jama'ar jihar Kano a kan mutuwar wani Abdulrasheed Ibrahim. Mazaunin kwatas din Gwammajan ya mutu ne bayan ya killace kansa.
A cikin wata sanarwa da shugaba Buhari da kansa ya wallafa a shafinsa na Tuwita, ya bayyana cewa ya na matukar godiya ga kwamitin bisa jajircewarsa a kan aikin
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed a ranar Juma'a ya halarci sallar jami'i. Hakan ya faru ne bayan sa'o'i kadan da aka sallamo shi daga cibiy
Ministan wutan lantarki, Saleh Mamman, ya ce basu kammala tattaunawa da kamfanonin da ke rarraba wuta lantarki ba kan lamarin baiwa yan Najeriya wuta kyauta.
Labarai
Samu kari