Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
A makon nan Gwamnatin Jihar Kaduna ta fara sake yi wa gadar kawo zani a halin yanzu. Dama tun a shekarar bara gwamnatin Kaduna ta ce za ta gyara gadar Kawo.
Gwamnatin jihar Neja ta hana wata tirela makare da jama'a ta shiga jihar. Babbar motar ta taso ne daga jihar Legas. Shugaban kwamitin ko ta kwana a kan annobar
Duk da a baya-bayan nan an cafke wasu 'yan sanda yayin da suke karbar na goro a hannun al'umma, an sake cafke wani dan sandan yana wannan mugun hali a Legas.
An sallami masu cutar Coronavirus shida da sukayi jinya a jihar Osun bayan gwaji biyu daban-daban ya nuna cewa sun warke daga cutar. Gwamna jihar ya bayyana.
Wani likita Chinonso Egemba, ya ce masu amfani da man kara hasken fata, ka iya fadawa halin rashin lafiya mai tsanani ko ma su mutu sanadiyar cutar coronavirus.
Ministar kula da aukuwar bala’o’i da walwala, Hajiya Sadiya Umar Farouk ta bayyana iya kimanin kashi 25 na yan Najeriya ne kawai za su ci moriyar tallafin da gw
Shugaban kwamitin Sojan kasa a majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume ya bayyana komawar babban hafsan Sojan kasa, Tukur Yusuf Buratai jahar Borno ya yi daidai.
Ranar 14 ga Afrilun 2014, na daya daga cikin mafi munanan ranaku da ba za a manta da su ba a Najeriya musamman al'ummar mazauna babban birnin kasar nan Abuja.
Adadin wadanda suka kamu da cutar Coronavirus a fadin duniya ya zarce miliyan biyu bayan makonni biyu kacal da cika miliyan daya. Wannan makon akayi kwana dari.
Labarai
Samu kari