Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Hadimin shugaban kasa ya fallasa bidiyon bogin da Dino Melaye ya wallafa a Tuwita. Hadimin shugaban kasar ya gano Dino Melaye ya na kokarin yaudarar Jama’a.
Mun kawo takaitaccen bayani game da hanyar aiki da tsummar rufe fuska domin kare cuta. Za ku ji ainihin yadda ake amfani da tsummar kariyar fuska inji Masana-1.
Gwamnatin kasar China ta ce kashi na farko na ababen hawan yaki da rundunar sojin Najeriya ta siya a kasar sun iso Najeriya. Kamar yadda jaridar Ukdefencejourna
A yayin da bai wuce 'yan sa'o'i kalilan ba dokar hana fita ta fara aiki a fadin jihar Kano, al'ummar jihar sun yi kasuwanni tururuwa domin tanadin kayan bukata.
Ya bayyana cewa mazauna kauyen sun tunkari 'yan bindigar bayan sun samu labarin abin da ke faruwa, inda su ka tserar da 10 daga cikin matan, yayin da 'yan bindi
'Yan gudun hijira 14 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da 15 daga ciki kuma suka samu raunika daban-daban. Hakan ya faru ne sakamakon barkewar gobara a sansani
Har yanzu tsuguni bata kare ba sakamakon cigaba da yaduwar annobar Coronavirus da ake samu a Najeriya, inda a yanzu haka an kara samun mutane 2 dauke da cutar a
An samu karin mutane 5 masu cuta mai toshe numfashi watau Coronavirus da suka samu sauki da lafiya bayan kwashe kwanaki suna jinya a jihar Legas da Bauchi.
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi sun damke wata tsohuwa mai shekaru 75 wacce ake zargi da duka tare da zuba barkono a ido da gaban mai aikinta. Makwabtan matar
Labarai
Samu kari