Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Shugaba Muhammadu ya rubutawa Shugaban Birtaniya takarda ya taya Firayim Ministan na Ingila warkewa daga COVID-19. Buhari ya aikawa Boris Johnson wasika ne.
An samu karin mutane 5 masu cuta mai toshe numfashi watau Coronavirus da suka samu sauki da afiya bayan kwashe kwanaki suna jinya a jihar Kwara da Akwa Ibom.
Hukumar babbar birnin tarayya, ta ce sakamakon gwaji ya nuna cewa mutane 90, wadanda suka nuna alamun cutar COVID-19 daga yankin Mpape, basa dauke da cutar.
Sanin kowa ne annobar cutar nan ta Coronavirus ta karade yawancin kasashen duniya, kuma a duk inda ta shiga ta dauki rayukan mutane, kuma ta jikkata wasu da dam
Shugaban cibiyar kula da hana yaduwar cututtuka ta Najeriya, Dr Chikwe Ihekweazu, ya yi amanna cewa kowace jaha a Najeriya za ta samu kasonta na annobar corona.
Wani matashin dan jarida, kuma mataimakin mai tace labarai a jaridar Brittle Paper, Otosirieze Obi-Young ya rasa aikinsa bayan ya caccaki matar Gwamna El-Rufai
Gwamnatin Najeriya karkashin shugaban kasa Buhari, na ci gaba da gwagwarmaya domin ganin ta shawo kan annobar coronavirus wacce ta addabi duniya baki daya.
Gwamnatin tarayya ta bayar da sahalewarta a kan biyan Naira biliyan 200 domin bunkasa samuwar makamashi na iskar gas ga kamfanoni masu rarraba wutar lantarki.
A ranar Alhamis ne mayakan Boko Haram suka kai hari a babban sansani na musamman da ke Ngamdu, inda Janar Buratai ya yada zango don ganin karshen mayakan. Babba
Labarai
Samu kari