Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
A shekarar 1918 an yi wata mummunar annoba da ta bar babban tarihi a duniya. Cutar dai ta samo asali ne daga wata kwayar cutar H1N1 wacce asalinta ya fito ne da
Allah ya yiwa tsohon Atoni Janar kuma kwamishinan shari’a na jahar Kano, Aliyu Umar, rasuwa. Ya rasu ne a safiyar ranar Juma’a, 17 ga watan Afrilu, da karfe 4.
Gidauniyar Bill and Melinda Gates ta Bill Gatesbayyana cewa yankin Arewacin Najeriya ta fi ko ina kasancewa cikin hadarin fuskantar yaduwar annobar Coronavirus.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci ma’aikatar kula da musufi da walwalar yan gudun hijira da ta gudanar da cikakken bincike game da sababin tashin gobara
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari ya sanar da dakatar da yin sallar tarawihi da sallar Juma'a a cikin jami kamar yadda The Cable ta ruwaito. Gwamnan ya kuma d
A ranar Alhamis ne kasar Tunisia ta bayyana cewa ta damke wasu mutane biyu da ake zargi da yunkurin shafawa jami'in tsaro cutar coronavirus. An zargi daya daga
Wani mutum mai fama da cutar coronavirus sun ba hammata iska tare da wani jami'in NSCDC a cibiyar killace masu cutukan da ke yaduwa ta Kaduna. Damben ya biyo ba
Wasu miyagu sun kai hari kauyen Peace da ke yankin Lugbe, babbar birnin tarayya, inda hakan ya yi sanadiyar mutuwar mutane uku, an kuma lalata dukiyoyi da dama.
Hukumar Kula da Cututtuka masu yaduwa ta Najeriya (NCDC) ta tabbatar da samun karin mutum 35 da suka kamu da kwayar cutar COVID-19 wato coronavirus a kasar. Ha
Labarai
Samu kari