Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya mika ta’aziyyarsa ga Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk Usman, a kan mutuwar uwargidarsa da kuma iyalan tsohon kwamishinan Kano
Bullar annobar coronavirus a kasashen duniya ya janyo sauye sauye da dama a rayuwar alumma kama ga yadda ake muamala da juna da kuma gudanar da ayyuka. Galibin
Sanata Ali Ndume ya tsaya kai da fata a kan bukatar shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tsige shugabar kwamitin raba kayan tallafin Coronavirus, Minista Sadya Uma
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun bi cikin dare sun kai hari a unguwar Gbagyi Villa dake cikin karamar hukumar Chikun ta jahar Kaduna, inda suka kashe mutum 1.
An sake samun mutum biyu dauke da cutar coronavirus a jihar Katsina. Wannan ne ya kai jimillar masu cuta zuwa 9 a jihar kamar yadda NCDC ta bayyana. Shugaban kw
Gwamnatin jiihar Kaduna ta sanar da sallamar masu cutar Coronavirus uku dake jinya a jihar bayan an tabbatar da cewa sun samu sauki kuma sun barranta daga cutar
Mutum 14 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da mutum 8 suka samu raunika daban-daban sakamakon hatsarin da aka yi kusa da kauyen Makoke da ke kan titin Wudil zu
A kalla mutum 6 cikin 'yan kwamitin yaki da Covid-19 a jihar Kano suka kamu da muguwar cutar, majiya mai karfi ta sanar wa jaridar Daily Nigerian. Majiyar ta ce
An samu karin mutane bakwai da suka samu sauki bayan kwashe makonni suna jinya sakamakon cuta mai toshe numfashi data addabi duniya Coronavirus watau COVID-19.
Labarai
Samu kari