Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Dakarun rundunar yan sanda sun cafke shugaban hukumar nan da ake ta surutu a kanta bisa zargin cewa an kafa ta ne ba tare da izinin shugaban kasa, Bola Tinubu ba.
Wani rahoto daga Amurka ya nuna cewa Isra'ila ta yi kokarin kafa gwamnati a kasar bayan kai hare-hare kasar. Mahmoud Ahmadinejad Isra'ila ta so ba shugabanci.
Duk da karancin ilimi na zamani sakamakon daina zuwa makaranta da ta yi tun tuna da shekaru 16, June ta yi fice a fannin daukar hoton kwayoyin cutar virus.
Labarin shirin samar da wutar lantarki ta kyauta ga 'yan Najeriya na watanni biyu ba komai bace illa farfagandar da ba za ta iya aiki ba, kamfanin samar da wuta
Gwamnan jihar Niger, Abubakar Sani Bello, ya dakatar da dokar kulle a jihar don a yi sallar Juma'a. A makon da ya gabata, gwamnan ya saka dokar kulle ta makonni
Babban dakin ajiye magunguna na cibiyar kula da zazzabin cizon sauro, da ke Birnin-Kebbi, jahar Kebbi ya kama gobara, a daren ranar Alhamis, 16 ga watan Afrilu.
An zargin gwamnati ta aikata ba daidai ba yayin da ta bari jirage daga kasashen da annobar cutar coronavirus ta barke su ke ci gaba da shige-da-fice a Najeriya.
Labarin da muke samu da duminsa na nuna cewa hedkwatar hukumar gudanar da zabe ta kasa watau (INEC) dake birnin tarayya FCT Abuja na ci bal-bal- yanzu haka.
Labarin da ke shigo mana na nuna cewa Allah ya yiwa, Hajiya Binta Umar Farouq, uwargidar mai martaba sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk, rasuwar ranar Juma'a.
Shugaban kwamitin ko ta kwana dake yaki da yaduwar annobar cutar COVID-19 a jahar Kano, Farfesa Abdulaziz Habib ya kamu da cutar COVID-19, watau Coronavirus.
Firai Ministan kasar Sudan, Abdalla Hamdok, ya tsige gwamnan Khartoum, babban birnin kasar, bayan ya nuna tirjiya a kan dokar gwamnati na hana yin sallar jam'i.
Labarai
Samu kari