Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Shelkwatar rundunar Sojin Najeriya ta sanar da halaka wasu gungun yan bindiga dadi da dakarun rundunar Sojan sama suka yi a kauyen Maguga cikin karamar hukumar
Wasu wadanda ake zargin 'yan bindiga ne sun kashe sojoji hudu a karon da suka yi a karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara, jaridar Daily Trust ta wallafa. Wata
Jam’iyyar PDP ta yi kira da a kama sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha da sauran wadanda suka halarci jana’izar Abba Kyari tare da gurfanar dasu saboda k
Kwamishinan Muhalli na jihar Kano, Dr Kabiru Getso ya ce gwamnatin jihar ta rufe kamfanin Shinkafa na Tiamin ne a jihar saboda kusancin ta da wurin killace masu
Ya ce akwai bukatar gwamnatin tarayya ta nuna damuwarta a kan lafiyar jama'a a yayin da ta saka dokar tilasta su zaman gida saboda annobar covid-19. A cewar Aji
An samu karin mutane tara masu dauke da cuta mai toshe numfashi watau Coronavirus da suka samu sauki da lafiya bayan kwashe kwanaki suna jinya a jihar Legas.
A wani bangare, ma'aikatar shari'a ta jihar Katsina ta kafa wasu kotun tafi da gidanka har biyu a babban birnin jihar don taimakawa kokarin gwamnati na hana ya
Daga cikin kokari da ta ke yin a hana yaduwar annobar coronavirus, gwamnatin Nasarawa ta haramta sallar jam`i a dukkan masallatai da sauran harkokin ibadah.
Duk irin kai ruwa rana da hukumomin lafiya ke yi domin hana yaduwar annobar cutar coronavirus a Najeriya, cutar tamkar wutar daji na ci gaba da bazuwa a kasar.
Labarai
Samu kari