Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 117 sun kamu da Coronavirus a Najeriya, Legas, Abuja, Kano ke kan gaba

Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 117 sun kamu da Coronavirus a Najeriya, Legas, Abuja, Kano ke kan gaba

Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane 117 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Talata, 19 ga Afrilu, 2020.

Cibiyar ta bayyana hakan a shafin ra'ayinta na Tuwita inda tace: “An samu karin mutane dari da sha bakwai (17) sun kamu da #COVID19"

59 a Lagos

29 a FCT

14 a Kano

6 a Borno

4 a Katsina

3 a Ogun

1 a Rivers

1 a Bauchi

Kawo karfe 11:25 na daren 21 ga Afrilu, mutane 782 suka kamu da cutar COVID-19 a Najeriya

An sallami: 197

Mutuwa : 25

Mutane biyar da aka ruwaito sun kamu a Legas, an mayar da su jihar Ogun. Saboda haka yanzu Legas mutane 430 take dashi, Ogun kuma 20.

KU KARANTA: Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 117 sun kamu da Coronavirus a Najeriya

Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 117 sun kamu da Coronavirus a Najeriya
Yanzu-yanzu: Sabbin Mutane 117 sun kamu da Coronavirus a Najeriya
Asali: Facebook

Kawo karfe 11:25 na ranar 21 ga Afrilu, ga jerin jihohi da adadin:

Lagos-430

FCT-118

Kano-73

Osun-20

Ogun-20

Oyo-16

Katsina-16

Edo-15

Kwara-9

Kaduna-9

Akwa Ibom-9

Borno-9

Bauchi-8

Gombe-5

Delta-4

Ekiti-4

Ondo-3

Rivers-3

Jigawa-2

Enugu-2

Niger-2

Abia-2

Benue-1

Anambra-1

Sokoto-1

A bangare guda, Sakataran kiwon lafiya kasar Birtaniya, Matt Hancock, ya bayyana cewa an samar da rigakafin cutar COVID-19 kuma ranar Alhamis za'a fara gwadawa kan masu cutar.

Masana ilmin Kimiyan jami'ar Oxford ne suka kirkiri rigakafin mai suna ''ChAdOx1 nCoV-19".

Yayinda yake jawabi a taron da aka shirya a fadar shugaban kasar Ingila, 10 Downing Street, Hancock ya ce gwamnatin na iyakan kokarinta wajen samar da rigakafin cutar COVID-19.

Ya ce gwamnatin ta baiwa masana ilmin Kimiyan jami'ar Oxford Yuro milyan 20 (N.9.5bn) domin taimakawa wajen gwajin rigakafin.

Hancock ya ce za'a kara baiwa wasu masana kimiyan na jami'ar Imperial College dake Landan £22.5 million domin nasu binciken.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel