Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Maganin zazzabin cizon sauro mai suna Chloroquine, ya taimaka wajen warkar da masu coronavirus a jahar Bauchi. Kwamishinan lafiya na jahar ne ya bayyana hakan.
Hukumar shirya jarabawar samun gurabe a makarantun gaba da sakandari, JAMB, ta sanar da antaya zambar makudan kudi naira biliyan 7 ga asusun gwamnatin tarayya.
Duba da yadda cutar Coronavirus ke cigaba da yaduwa kamar wutar daji a Najeriya , akwai yiwuwar mutum ya dauka daga wani ba tare da ya sani ba ta mu'amala.
APC ta karbi shawarwarin tsohon mataimakin shugaban kasa amma ta karantar da Atiku Abubakar bayan da ya ba Gwamnatin Tarayya shawara kan tattalin arziki kwanaki
A ranar Litinin, 4 ga watan Mayu ne wa’adin dokar ta bacin da Buhari ya sanya a jahohin uku ya kare, don haka ake sa ran jama’a za su fara fita harkokinsu.
A yau kungiyar ARD ta shiga yajin aikin kwanaki 3 a asibitin Jami’ar OOUTH na Jihar Ogun. Likitocin fara wani danyen yajin aikin jan-kunne ne a yau Litinin.
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya jinjina ma juriyar yan Najeriya, inda yace Najeriya za ta farfado da karfinta bayan gushewar Coronavirus.
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana daga cikin mutane 59 dake dauke da cutar Coronavirus a jahar Kaduna, 50 daga cikinsu almajirai ne
Lamarin ya faru ne a ranar Juma’ar a yayin da yan bindigan suka yi ma yan bangan kwantan bauna a kauyen da bai wuce nisan kilomita 4 zuwa kauyen Buruku ba.
Labarai
Samu kari