Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Sama da 'yan bindiga 200 dauke da miyagun makamai da suka hada da bindigogi kirar AK 47 suka kai hari kauyuka 6 na karamar hukumar Batsari da ke jihar Katsina.
Hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa (NCDC) ta tabbatar da cewa, an samu sabbin masu dauke da cutar korona 386 a Najeriya a ranar Juma'a, 8 ga watan Mayun 2020
Gwamnatin Legas ta sanar da sallamar mutane 42 daga cibiyar killacewa masu jinya bayan gwaji biyu daban-daban sun nuna cewa sun samu waraka daga cutar korona.
Sabbin mutum 13 ne aka tabbatar suna dauke da cutar korona ajihar Nasarawa da ke arewacin Najeriya. Tara daga cikin matafiya ne daga jihohin Legas da Kano.
Cikin wani yanayi na bazata, a ranar Juma'a 8 ga watan Mayun 2020, kotun koli ta soke hukuncin da aka yankewa tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Uzor Kalu.
Aminu Mohammed, tsohon shugaban kungiyar likitoci (NMA), reshen jihar Kano ne ya bayyana hakan yayin hira da aka yi da shi a shirin gidan rediyo a ranar Jumaa.
Kiraye-kiraye sun fara yawa game da bukatar a janye dokar dākatar da sallar Jumu’ah da sallolin farilla cikin jam’i saboda ba da dama da gwamnatoci suka yi.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa cibiyoyin kula da masu cutar Coronavirus a duk fadin Najeriya na fama da wata babbar matsala ta rashin gadajen kwantarwa..
Jami'an tsaro a Benin City sun damke wani fasto da ya lalata yara hudu masu shekaru daga shida zuwa goma sha daya, uku daga ciki 'yan uwan juna ne masu shekaru.
Labarai
Samu kari