Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Gwamna Ben Ayade na jihar Cross River, a ranar Alhamis ya bayar da izinin dauke wa mutane da kungiyoyin da suka fada a rukunin masu karamin karfi biyan haraji.
Gwamnatin Kaduna ta bayyana haka ne a matsayin martani ga kokarin shiga yajin aiki da ma’aikatan ke yi, inda ta ce ba za ta lamunci duk wani bita da kulli ba.
Gwamnatin Tarayya karkashin jagorancin shugaba Muhammadu Buhari, ta ce nan ba jimawa za ta mayar da akalar yaki da cutar korona a hannun gwamnatocin jihohi.
Fitaccen shehin Malamin darikar tijjaniyyah, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya shawarci gwamnonin yanki Arewacin Najeriya da su daina tsangwamar tsarin almajiranci.
Gwamnatin jihar Benue ta amince da sake bude cocina da masallatai domin gudanar da harkokin bauta watanni biyu bayan rufewa sakamakon barkewar annobar Corona.
Adadin mutanen da aka tabbatar cewa cutar korona ta harba a duk fadin Najeriya sun kai 7, 016 kamar yadda alkaluma suka nuna a ranar Alhamis, 21 ga watan Mayu.
A ranar Alhamis ne gwamnatin tarayya ta sanar da cewa za a sake tura tawagar kwararru jihar Kogi don tabbatar da cewa an samar da abubuwan da jihar ke bukata.
Wani sanannen mai hada magani, Dahiri Wali, ya rasu yana da shekaru 85 a duniya. Wata majiya daga iyalansa mai suna Salahudeen Wali, ya sanar da mutuwarsa.
Hakan na cikin wata sanarwa ne mai dauke da saka hannun mai magana da yawun rundunar 'yan sandan jihar Legas, DSP Bala Elkana, da ya fitar a ranar Alhamis.
Labarai
Samu kari