Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Da duminsa: Najeriya ta tafka babban rashi
Breaking
Da duminsa: Najeriya ta tafka babban rashi
daga  Mudathir Ishaq

Tsohon alkalin kotun koli, Adolphus Karibi-Whyte ya rasu yana da shekaru 88. Dan alkalin, Dagogo Karibi-Whyte ne ya tabbatar da mutuwar mahaifin nasa a garin.