Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Bayan kwana da kwanaki, aikin ginin dakin jinyar masu COVID-19 ya ki zuwa karshe a Kano. Kawo yanzu cutar COVID-19 ta kashe mutane akalla 38 a jihar Kano.
Gwamnatin Kano ta ce bidiyon da ke yawo na filin wasa na Sani Abacha da aka mayar da shi cibiyar killacewa a kofar mata duk yunkuri ne na bata sunan ayyuka.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na daya daga cikin manyan jam'iyyun siyasa da ke kasar nan. A yanzu haka jam'iyyar reshen Kaduna ta dakatar da wasu.
Haka zalika Gwamna Aminu Masari ya ce gwamnatin jahar na da kimanin samfur 400 dake jiran a musu gwaji daga hukumar kiyaye yaduwar cututtuka ta kasa, NCDC.
Akawun majalisar, Malam Muhammad Sani Omolori ne ya bayyana haka a ranar Talata, 26 ga watan Mayu, inda yace yan majalisar za su koma aiki ne a ranar Alhamis.
Gwamnonin PDP sun fadi ‘Dan siyasa 1 da dole ayi aiki da shi a zaben 2023. Gwamnonin Jam’iyyar PDP sun yabawa aikin tsohon Gwamnan Jigawa watau Sule Lamido.
Rahotannin sun bayyana mamacin ya fita gida ne a ranar Asabar da yamma, amma daga nan ba’a sake jin duriyarsa ba, har sai washe gari da aka tsinci gawarsa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito hakan na cikin wata sanarwa da jami’in watsa labaru na ma’aikatara, Salisu Lawal Kerau ya fitar a ranar Talata, 26 ga watan Mayu.
Shugaban kasa ya ce babu burbushin gaskiya a rahotonnin bincikar aikin Abba Kyari. Buhari ya ce babu gaskiya a batun cewa Abba Kyari ne ke rike da iko a baya.
Labarai
Samu kari