Labarai

Labarai Zafafan Labaran

An sallami dukkan masu korona a Zamfara
An sallami dukkan masu korona a Zamfara
daga  Aminu Ibrahim

Jihar Zamfara ta sallama majinyata biyar da suka rage mata masu fama da cutar korona a ranar 29 ga watan Mayun 2020. Hukumar NCDC ta tabbatar da hakan a jiya.

Yanzu-yanzu: Wani dan uwan Buhari ya sake rasuwa
Breaking
Yanzu-yanzu: Wani dan uwan Buhari ya sake rasuwa
daga  Aminu Ibrahim

A sakon taaziyar Shugaba Buhari da mai magana da yawunsa kasa Garba Shehu ya fitar a ranar Asabar, ya ce rasuwar Dauda babban rashi ne ga mutanen garin Daura.