Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Kungiyar Izalawan Kwankwasiyya ta bayyana cewa tana tare da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben 2027 kuma ba za ta zabi Abba Kabir Yusuf ba kamar yadda Izala ta ce.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Duk da cutar korona da ta zama ruwan dare dama duniya, an yi bikin karamar sallah cike da godiya ga Allah da ya badadamar kammala azumin watan Ramadan lafiya.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 553 da suka fito daga jihohin Najeriya.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya sake zaben sabbin direktocin hukumar ta NNPC bayan karewar wa'adin tsaffin mambobin da aka nada a shekarar 2016.
Jihar Zamfara ta sallama majinyata biyar da suka rage mata masu fama da cutar korona a ranar 29 ga watan Mayun 2020. Hukumar NCDC ta tabbatar da hakan a jiya.
A sakon taaziyar Shugaba Buhari da mai magana da yawunsa kasa Garba Shehu ya fitar a ranar Asabar, ya ce rasuwar Dauda babban rashi ne ga mutanen garin Daura.
'Yan bindiga sun dade suna cin karensu babu babbaka a jihohin arewa maso yamma, akwai kuma rikici na fili da hare-hare na yan daba da wasu miyagu duk a yankin.
Dakin karatu na Olusegun Obasanjo da ke Abeokuta, jihar Ogun, ya sallami ma'aikata sakamakon matsin rayuwar da annobar Covid-19 ta janyo tare da durkusar arziki
Rundunar 'yan sandan jihar Imo ta samu gawar tsohon kwamishinan matasa da wasanni na jihar, Presley Ediagbonya a daji. Wasu 'yan bindiga ne suka sace Ediagbonya
A wani jawabi da Ibikunle Daramola, darektan hulda da jama'a na rundunar NAF, ya fitar ranar Asabar, ya ce an zartar da hukuncin ne a kan sojojin saboda kasance
Labarai
Samu kari