Allah ya yi wa tsohon kwamishina a gwamnatin Inuwa Yahaya rasuwa. Marigayin ya asu ne bayan jinyar rashin lafiya. Gwamna Inuwa Yahaya ya mika sakon ta'aziiyarsa.
Allah ya yi wa tsohon kwamishina a gwamnatin Inuwa Yahaya rasuwa. Marigayin ya asu ne bayan jinyar rashin lafiya. Gwamna Inuwa Yahaya ya mika sakon ta'aziiyarsa.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kai wani hari wata unguwa da ke kan iyakar Abuja da Nasarawa da tsakar daren ranar Juma'a.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga cibiyoyi a karkashin ma’aikatar jin kai da walwalar jama’a da su mika tallafi ga wadanda harin 'yan bindiga ya shafa a Sokoto.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Alhaji Kabiru Adjoto, ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya taimaka ya sanya baki a rikicin APC a jihar.
Daga karshe gwamna Yahaya Bello ya karbi gargadin NCDC yayin da a ranar Litinin, 1 ga Yuni, ya yanke hukuncin shimfida dokar kulle a karamar hukumar Kabba-Bunu.
Gwamnatin tarayya ta rage farashin man fetur a fadin Najeriya zuwa N121.50 ga lita sabanin N125.00 da ake sayarwa yanzu. Hakan na kunshe cikin takardar PPPRA.
Gwamnonin karkashin kungiyar ci gaban gwamnoni ta PGF, wanda gwamnan Kebbi ya jagoranta, sun gana ne a gidan gwamnatinsa da ke unguwar Marina a jihar Legas.
Zargi ya sake sabunta a ranar Lahadin da ta gabata, yayin da Kanal Dangiwa, wani tsohon gwamnan jihar Kaduna ya ce babu adalci a nade-naden da Buhari ya ke yi.
Lauyoyin Hukumar yan sandan Najeriya sun bukaci kotun daukaka kara da ke Abuja ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda kan laifin kisan mijinta, Bilyaminu
An samu rashin jituwa a majalisar dokokin tarayya kan amince wa da sabon kasafin kudin 2020 da ake gyara wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika gaban ta.
Musa wanda ke taka lada a kungiyar kwallo ta Al Nassr, ya zira kyawawan kwallaye hudu a gasar cikin kofin duniya da aka buga a shekarar 2014 da kuma ta 2018.
Labarai
Samu kari