Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Mufti Menk ya ce akwai darasi a gwagarmayar kungiyar Liverpool a Ingila. A jiya ne Chelsea ta yi wa Liverpool alfarma bayan ta doke Man City a Stamford Bridge.
Akwai wasu al'adu a fadin duniya da har yanzu aka kasa yadda su duk da muninsu. Al'adun sun zama wani bangare na mutane, hakan ne yasa wasu ke ganinsu daidai.
Manyan PDP sun yi wa Jam’iyyar APC ta’aziyyar Sanata Abiola Ajimobi. Jam’iyyar PDP ta na rokon Ubangiji ya ba Najeriya damar hakurin wannan rashi da aka yi.
Ibrahim Magu, mukaddashin shugaban hukumar yaki sa rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), ya ce "babu wani bacin suna da barazana".
Majalisar NWC ta ce ba ta sabu ba domin taron NEC da su Buhari su ka yi ya sabawa doka. A ranar Alhamis din ne kuma aka ji labari cewa Abiola Ajimobi ya rasu.
"Daga nan, DPO na Dutsinma ya jagoranci jami'an zuwa inda abin ya faru, sun gano gawar sun kuma kai ta babban asibiti inda aka tabbatar ta mutu bayan gwaji.
Mai magana da yawun rundunar yan sanda, DSP Onome Onovwakpoyeya, ya tabbatar da afkuwar lamarin yayin hira da manema labarai a ranar Alhamis a garin Asaba.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 594 da suka fito daga jihohin Najeriya.
Babban sakataren hukumar, Muhammad Abba, ne ya bayar da wannan tabbacin yayin hirar da ya yi da Kamfanin Dillancin Labarai, NAN, a ranar Alhamis a jihar Kano.
Labarai
Samu kari