Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Duk yadda adadin masu kamuwa da cutar Korona ke karuwa a Najeriya da mutane 896 suka mutu, jihar Taraba ce jiha daya tilo a kasar da ba'a samu wanda ya mutu ba.
A cewar Gwamna Masari, rashin tsaro musamman ta'addancin 'yan daban daji da kuma annobar korona sun sanya matsin lamba kan duk albarkatun da jihar take tarawa.
Yanzu nan ne mu ka samu wani labari maras dadin ji cewa mai girma mataimakin gwamnan jihar Kwara, Mista Kayode Alabi, ya na dauke da kwayar cutar COVID-19.
Muhammadu Bello, hadimi na musamman ga gwamnan kan harkokin sadarwa da hulda da al'umma, shi ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata.
Alhaji Muhammad Sanusi Kiru, kwamishinan ilimi na jihar Kano, shi ne ya sanar da hakan yayin zantawa da manema labarai a ranar Litinin, 3 ga watan Agustan 2020.
Shugaba Muhammadu Buhari yanzu haka yana ganawa da majalisar tsaron tarayya tare da mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbajo, a fadar shugaban kasa dake Aso villa.
Kakakin rundunar 'yan sandan jihar, SP Abdul Jinjiri, shi ne ya sanar da hakan a ranar Talata yayin hira da kamfanin dillancin labarai na kasa a birnin Dutse.
Bayan hauhawan matsalar rashin tsaro da ya addabi kasar musamman yankin arewacin kasar, shugaban kasa Buhari, Osinbajo da shugabannnin tsaro sun shiga labule.
Yayinda zaben jihar Edo ke kara gabatowa, Gwamna Godwin Obaseki na jihar ya sha alwashin nuna tashin hankali ga duk dan adawan da ya yi kokarin tayar da rikici.
Labarai
Samu kari