Labarai

Labarai Zafafan Labaran

An kashe sabbin mutane 33 a kudancin Kaduna
Breaking
An kashe sabbin mutane 33 a kudancin Kaduna
daga  Abdul Rahman Rashid

Mutane 33, yawanci yara mata dayara sun rasa rayukansu yayinda yan bindiga dadi suka sake kai hari kauyukan Atyap dake karamar hukumar Zangon Kataf a Kaduna.