Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
An kama wata mata mai shekaru 32 a India bayan mijinta ya kashe kansa a kan ikirarin ba ta taba amince masa sunyi kwanciyar aure ba tun bayan daura musu aure.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya nada wata hukuma domin bincikar yanayin da aka bi domin siyar da kadarorin jihar Kwara karkashin wasu gwamnoni.
Hukumar takaita yacuwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 423 a fadin Najeriya yau Talata.
A ranar Litinin ne kafafen yada labarai su ka wallafa labarin cewa tsohon mataimakin gwamnan babban bankin kasa (CBN), Ubadiah Mailafia, ya bayyana zargin cewa
Rikici da rudani sun barke a babbar kasuwar Ophoke-Abba, da ke Kpiri-Kpiri a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi a ranar Litinin da yammaci, cewar The Nation.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta sammaci tsohon mataimakin gwamnan bankin CBN, Obadiah Mailafiya, kan jawabin da yayi inda ya bayyana cewa wani gwamnan Arewa.
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya sake jaddada kyakkyawar alakar da ke tsakaninsa da matasa da kasancewa garkuwar kare martabarsu.
Wani fitaccen lauya mai suna Liborous Oshoma, ya jajanta halin da 'yan sandan Najeriya ke ciki a yayin da ya wallafa munanan hotunan halin da barikinsu ke ciki.
Wani magidanci ya ce zai maka uwargidarsa a gaban kotu saboda leken asiri da ta kwashe tsawon lokaci tana yi masa ta manhajar sadarwar WhatsAPP a Saudiyya.
Labarai
Samu kari