A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Jami'an yan sanda a jihar Taraba sun cafke wani tsohon najadu da ya saci yarinya yar shekara 11 inda yake lalata da ita da kuma bayar da ita haya ga wasu mazan.
Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Kano, SEMA, ta gargadi mazauna wasu kananan hukumomi a kalla 20 a jihar su tsaftace magudanan ruwansu don kare ambaliyar ruwa
Wata Kungiyar Matasan Najeriya watau Coalition of Ethnic Nationality Youth Leaders of Nigeria ta ba wani Gwamnan APC kyautar gwarzon Gwamna ‘dan kishin kasa.
Majiya mai tushe ta tabbatar da yadda wasu manyan jami'an soji suka watsar da yaki, suka koma sana'ar kifi da tsuntsaye a Baga, jihar Borno. Majiyar ta shaida
An yi jana'izar Amina Isah Gachi, tsohuwar kwamishinar jihar Katsina da ta rasu bayan an yi mata aikin zuciya a jihar Lagas. Ta rasu ta bar mijinta da yara.
Mahara da ake zargi ‘yan daban daji ne, sun kashe wani mutun a harin da suka kai kan al’ummar Kona, wani kauye da ke wajen Jalingo, babban birnin jihar Taraba.
Buhari ya hakikance cewa talauci da rashin aikin yi ne musabbabin matsalolin tsaro a kasar. Sai dai shugaban kasar ya karyata jita jitar cewa 'yan ta'addan Ar
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yana jagorantar taron Majalisar Zartarwa ta Kasa, FEC, ta shafin intanet karo na 11 a gidan gwamnati da ke birnin tarayya Abuja.
A yanzu ministan ya wartsake sumul inda a ranar Laraba, 12 ga watan Agustan 2020, ya sanar da wannan albishir ga mabiyansa a dandalin sada zumunta na Twitter.
Labarai
Samu kari