Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Zulum ya yi sabon shugaban ma'aikatan fadar
Breaking
Zulum ya yi sabon shugaban ma'aikatan fadar
daga  Aminu Ibrahim

Nadin da gwamnan ya yi zai maye gurbin da tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnan, Dr Babagana Wakil da ya rasu a ranar 1 ga watan Yulin shekarar 2020 ya bari.