Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Yanzu nan mu ka ji Hakimin Garin Kajuru, Titus Dauda, ya kamu da COVID-19. Sakamakon gwajin da aka yi ne ya nuna Hakimin na Kaduna ya na dauke da cutar mashakon
Bayan zargin wani gwamna da zama kwamandan Boko Haram, hukumar DSS ta sake gayyatar tsohon mataimakin shugaban babban bankin Najeriya, Dr Obadiah Mailafiya.
A yau Shugaban Kiristocin Najeriya zai zauna da El-Rufai a kan rigimar Jihar Kaduna. Kafin nan ya fadawa Kungiyar Shari’a cewa kashe Janar Lekwo ba mafita ba ne
Gwamna Badaru Abubakar ya bada karfi wajen harkar noma domin bunkasa tattalin Jigawa. Don haka ne ma ya ce duk wanda zai zama Gwamnan Jigawa sai ya san noma.
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta sanar da mutuwar wani mutum mai suna Izuchukwu Achusim, mai shekaru 42 a tafkin wanka na wani otal a garin Onitsha a jiha.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta ce ta sake ceto wani mutum da mahaifinsa ya daure na tsawo shekaru 15. An daure Ibrahim Lawal tun yana da shekaru 20 duniya.
Aliko Dangote zai yi sanadiyyar samar da mutanen da su ka samu N1m. Kamfanin Dangote ya ce za su yi wa mutanenmu rabon kyaututtuka na akalla Naira Biliyan guda.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Ghali Umar Na'Abba ya tabbatar da cewa zai amsa gayyatar hukumar tsaro ta farin kaya a babban ofishinsu da ke Abuja a yau.
Kungiyar Lauyoyi Musulami a jihar Kano (MULAN), ta yabwa kotun Shari'ar Musulunci kan yankewa Yahaya Sharif Aminu hukuncin kisa kan kalaman batanci ga manzo.
Labarai
Samu kari