Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Masarautar jihar Kano ta dakatar da Sabon Gari mallam Ya'u Muhammad sakamakon zarginsa da ake da hannu a wajen sayar da wani yaro dan shekara daya da haihuwa.
An naɗa wani ɗan Najeriya mazaunin Canada, Kelechi Madu a matsayin ministan shari'a kuma babban alƙalin yankin Alberta dake Canada kamar yadda ya sanar a Twiter
Sarkin Kano, Alhaji Aminu ado Bayero, zai ziyarci tsohuwar birnin Ilorin mai tarin tarihi a ranar Alhamis, 27 ga watan Augustan 2020, jaridar Solacebase tace.
Wani malamin coci mai shekaru 48, Nduka Anyanwu, ya amsa laifinsa na yiwa 'yan gida daya fyade har suka yi ciki. ASP Roman Unuigbe, ya shaidawa kotu cewa wanda
Yaron marigayi tsohon shugaban kasa, Umar Musa ‘Yar’adua, ya bayyana mahaifinsa a matsayin mutum mai matukar saukin kai wanda a cikinsu gaba daya babu ya shi.
Kakakin hukumar NDLEA, Mr Jonah Achema a ranar Laraba 26 ga watan Agusta ne ya bayyana hakan, kuma ya ce shugaban hukumar Muhammad Abdallah ya ce jamian kwastam
Wani fitaccen mai fashin na'ura mai kwakwalwa da wayoyi mai suna Tope Oladiran, ya shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar Legas bayan fashin da yayi wa matar.
Da yawa na kallon Messi a matsayin mutum mai son zama a kulob daya, sai dai yanzu kwatsam ya ce yana son barin Barcelona, lamarin da ya girgiza duniyar wasanni.
Kotu ta rushe auren wani magidanci Dauda Saliman da matarsa Amina bisa zargin cewa matar ta yi kokarin saka masa guba, lamarin ya afku ne a Ibadan, jihar Oyo.
Labarai
Samu kari