Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Shugaba Buhari ya yi ta'aziyar rasuwar Attah na Igala na jihar Kogi, Ameh Oboni II. Ya ce tsohon sarkin mutum ne matukar son zaman lafiya da hadin kan al'umma.
Fasto Emmanuel Nuhu Kufe na babbar cocin Throneroom da ke Kafanchan, ya ce jama'a na zuwa wurinsa da bukatar ya siya musu makamai da bindigu don kare kansu.
Mayakan Boko Haram a kan dawakai sun kashe mutum biyu tare da sace wasu biyun a yayin da suka kaiwa wasu manoma hari a wajen Maiduguri da ke jihar Borno...
Kungiyar kwallon Arsenal ta lallasa Liverpool kwallo 5 zuwa 4 a fenariti bayan yin kunnen jaki tsawon mintuna 90 a wasan da aka buga a filin kwallo Wembely.
Wani mummunan al'amari ya riski al'umman jihar Ondo, bayan wata babbar mota ta kwace daga hannun direbanta sannan ya daki wasu shaguna, da dama sun rasa ransu.
Hatsarin jirgin ruwa ya yi sanadiyar mutuwar wasu mutane uku a jihar Adamawa, sun nitse ne a hanyarsu ta zuwa bikin birne wani mutum a karamar hukumar Lamurde.
Rikici ya barke yayin zanga-zanga a garin Malmo, kudancin kasar Sweden sakamakon shirya kona Al-Kur'ani mai girma da wasu masu ra'ayin rikau sukayi, Yan sanda.
Mataimakin gwamnan jihar Kwara, Kayode Alabi ya warke daga cutar coronavirus makonni uku bayan kamuwa da muguwar cutar, sai dai har yanzu matarsa bata warke ba.
Gwamnatin jihar Kaduna ta haramta wa masu adaidaita sahu ko kuma Keke Napep daga hawa manyan titunan babban birnin, kamar yadda sabbin tsarin sufuri suka ce.
Labarai
Samu kari