Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya aike wasika ga shugaban majalisar dattawa inda ya bukaci kada a sake baiwa shugaba Buhari daman amsan bashi.
Wani miji da ya kai matarsa kotu domin a raba auransu bisa zargin rashin bin umurninsa ya ce sam shi ya fasa sakin matar tasa bayan Alkali ya raba auran nasu.
A yayin da ake shirin bude makarantu domin cigaba da gabatar da al'amura kamar yadda ya kamata a jihar Legas da wasu jihohi na Najeriya, kwamitin gudanarwa ta..
Masu garkuwa da mutanen da sukayi awon gaba da daliban makarantar Prince dake unguwar Dabam-Kasaya a karamar hukumar Chikun, Kaduna sun bukacin kudin fansa.
PDP ta jihar Edo ta yi wa Magoya bayanta shelar su fita su yi zabe. Jam’iyyar ta kai karar tsohon Shugaban Jam’iyyar APC Adams Oshiomhole wajen Shugaban kasa.
‘Yan Majalisar Dattawa su na shirin batar da N1bn yayin da ake kukan rashin kudi wajen gyara kundin tsarin mulkin Najeriya da NEF ta ke ganin bata lokaci ne.
A jiya ne mu ka ji Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauki matakin kawo karshen rikice-rikicen da ake yi a APC. Buhari ya koka game da rigimar da ake samu.
Rahama Indimi ta bayyana cewa ta daidaita da tsohon mijinta, Muhammed Babangida. A shekarar 2016, labarai sun yadu cewa auren su da suka shafe shekaru 14...
Wata mata mai shekaru 33 na kwance a asibiti rai a hannun Allah, bayan ta kamu da ciwon zuciya a daidai lokacin da ake tsaka da bikinta a kasar Isra'ila...
Labarai
Samu kari