Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
PDP ta jihar Edo ta yi wa Magoya bayanta shelar su fita su yi zabe. Jam’iyyar ta kai karar tsohon Shugaban Jam’iyyar APC Adams Oshiomhole wajen Shugaban kasa.
‘Yan Majalisar Dattawa su na shirin batar da N1bn yayin da ake kukan rashin kudi wajen gyara kundin tsarin mulkin Najeriya da NEF ta ke ganin bata lokaci ne.
A jiya ne mu ka ji Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauki matakin kawo karshen rikice-rikicen da ake yi a APC. Buhari ya koka game da rigimar da ake samu.
Rahama Indimi ta bayyana cewa ta daidaita da tsohon mijinta, Muhammed Babangida. A shekarar 2016, labarai sun yadu cewa auren su da suka shafe shekaru 14...
Wata mata mai shekaru 33 na kwance a asibiti rai a hannun Allah, bayan ta kamu da ciwon zuciya a daidai lokacin da ake tsaka da bikinta a kasar Isra'ila...
Hajiya Musdafa ta rasu ne a ranar Litinin, kuma mataimakin shugaban kasar ya misaltata da mace mai kirki da dattako. Za a binne ta a ranar Talata a garin Yola
Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 143 a fadin Najeriya yau Litinin.
Ya bayyana cewa domin tabbatar da cewa ba a ci kudin gwamnati a banza ba, tallafin kayan aiki kawai za a bawa manoma ba kudi ba, kamar yadda aka saba yi a baya
A 'yan shekaru baya bayan nan, jihohin arewa da dama sun tsinci kansu cikin matsalolin rashin tsaro da suka hada da rikicin manoma da makiyaya, barnar dukiya da
Labarai
Samu kari