Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party ta yi korafi a kan yawan rikice-rikice da ake ta samu yayinda ake shirye-shiryen zaben gwamnan jihar Ondo.
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta tabbatar da cafke matar nan da ake zargi da yi wa ‘ya’yanta biyu yankan rago a birnin a yau Lahadi, 4 ga watan Oktoba.
Jami'an hukumar Hisbah a jihar Kano sun tirsasa matasa inda suka dinga aske musu gashin kansu sakamakon askin da suka yi ba na Musulunci ba, Sahara Reporters.
Hedkwatar tsari ta ce dakarun sojin saman Operation Lafiya Dole ta samu babban nasara ta hanyar halaka tushe da maboyar 'yan ta'adda a yankin arewa maso gabas.
Wani matashi mai suna Sagir Muhammad ya hadu da ajalinsa a unguwar Sheka da ke karamar hukumar Kumbotso, jihar Kano kan rigima da ya yi da wani saboda budurwa.
Mun kawo maku jerin manyan mutanen da ake ji da su da-dama su ka samu halartar daurin auren Turaki Aliyu Atiku Abubakar da Fatima Nuhu Ribadu jiya a garin Abuja
Wasu mutane dai basu dauki duniya da zafi ba duk da cewar suna rike da babban matsayi, an gano gwamnan jihar Kwara Abdulrazaq cikin jama'a yana yanke ciyawa.
Fitaccen sananne a shafukan yada zumuntar ya wallafa hoton tsohon dan majalisar yana tuka motarsa mai darajar dala miliyan daya wanda yayi daidai da N460m.
Wata matar aure mai suna Hauwa da ke zama a kwatas ta Diso a karamar hukumar Gwale ta jihar Kano ana zarginta da yi wa 'ya'yanta biyu yankan rago ta kashesu.
Labarai
Samu kari