Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Majalisar zartarwa ta tarayya wadda Shugaban kasa Muhammadu Buhari ke jagoranta ta amince da karin Naira Biliyan 8 don tagwaita titin Kano zuwa Maiduguri wanda.
CNG tace zata fara zanga-zanga maras tsayawa daga ranar Alhamis mai zuwa, akan rashin tsaron da ke addabar arewacin Najeriya, kamar yadda kungiyar tace zatayi.
Allah ya amshi ran tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Jigawa, Illiyasu Sa’idu Dundubus, a yau Laraba, 14 ga watan Oktoba, a garin Zaria, inda yake jinya.
Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, a ranar Laraba,ya roki al'ummarsa da su yi zaben gaskiya da gaskiya zaben dake gabatowa na kananan hukumomi wanda za'ayi a Kano.
Sai dai, kafin alkali ya karanta hukuncin kotu, Fagboyingbo ya sanar da kotun cewa; "wannan shine karo na uku da aka taba gurfanar da shi, a karo na farko an ci
A makon da ya gabata, gwamnatin jihar Borno ta fara kokarin mayar da 'yan gudun hijira zuwa garuruwan su. Ma'aikatar gyara da mayar da 'yan gudun hijira gidaje.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin tattaunawa da jama'a akan kawo karshen rikicin 'yan bindiga da sauran tashin hankali da 'yan kasar Najeriya ke fuskanta.
Dr. Abdallah Usman Gadon-Kaya ya yaba da Gwamnan Jihar Borno. Sheikh Usman Gadon-Kaya ya bayyana irin dabi’un kirkin Gwamnan Borno da su ka sa ya sha ban-bam.
Dandazon kungiyar matasa a jihar Kano sun gudanar da zanga-zagar goyon bayan sauya fasalin lamuran rundunar yan sandan SARS amma ba wai a soke ta ba gaba daya.
Labarai
Samu kari