Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Jam'iyyar PDP, ta shigar da ƙarar shugaban majalisar wakilai, Honarabul Femi Gbajabiamila, tar da Honarabul Ephraim Nwuzi, ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar tar
Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa kokarin yaƙar talauci zahiri da badini. Buhari ya bayyana hakan a jawabin kai tsaye da ya yi wa 'yan kasa ranar Alhamis.
Darektan sashen watsa labarai na rundunar tsaro, Manjo Janar John Enenche, ne ya bayyana hakan ranar Alhamis a Abuja lokacin da yake gabatar da bayanan mako a
A jawabin da yayi a daren Alhamis, ya ce ya dakatad da zanga-zanga ne saboda yadda rajin #EndSARS ya canza zani a fadin tarayya, kuma yan baranda sun kwace abin
Ministan Abuja, Muhammadu Bello, a ranar Alhamis, ya bayyanar da yadda suka tsara wata kwamiti da za ta tabbatar da biyan ababen hawa da kuma sauran abubuwan.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya ta bayyana bacin ranta kan wasu bata gari da yan siyasa da suka lashi takobin durkusar da kasar nan da kuma kokarin juyi.
Babbar hedikwatar tsaro ta Najeriya tayi magana akan zargin harbin wasu daga cikin masu zanga zangar #ENDSARS a Lekki da sojoji sukayi. PM News ta ruwaito cewa
Bayan mutane sun jima suna jiran martanin da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bayar akan zanga-zangar EndSARS, da yammacin Alhamis, 22 ga watan Oktoba yayi.
A yayinda ake ci gaba da samun tashe tashen hankula a kasar, zuwa yanzu dai bata gari sun kai hare hare a wasu gidajen yari biyar a jihohi daban daban a kasar.
Labarai
Samu kari